Author: Kabiru Basiru Fulatan

Fasinjoji da dama sun jikkata bayan wani jirgin ƙasa da ke jigila tsakanin Abuja zuwa Kaduna ya sauka daga layin dogo sakamakon cin karo da wani abu a kan hanyarsa. Lamarin ya faru ne yau Litinin a kusa da Asham a kan layin dogon da ke tsakanin Abuja da Kaduna, lamarin da ya jefa fasinjojin cikin fargaba. Kano: Kotu ta umarci matashi ya biya kuɗin maganin wanda ya jikkata Shugaban Hukumar Sufurin Jiragen Ƙasa (NRC), Kayode Opeifa, ya tabbatar da faruwar lamarin, yana mai cewa an tura tawagar agajin gaggawa nan take bayan samun rahoton hatsarin. Binciken farko ya nuna…

Read More

Daga Abba Anwar  Akwai tunani daga mutane da yawa kafin zabubbukan da a ka gudanar na shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano da a ka gudanar kwanakin baya cewar, da wuya Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya iya gudanar da zabubbukan cikin nasara. Jama’a sun yi wannan tunanin ne ba wai dan shi Gwamnan bai jima da shigowa jam’iyyar ta APC ba ne. A’a an yi wannan tunani ne ta yin la’akari da irin rigingimun dake cike fal a jam’iyyar a jihar Kano. Ta gefe da gefe ta sama ta kasa, ta ko’ina ma. Kano: Kotu ta umarci matashi ya…

Read More

Kotun Shari’ar Musulunci ta Upper Sharia Court Shahuci da ke Kano, ƙarƙashin jagorancin Alƙali Abdu Abdullahi Wayyah, ta yanke hukunci kan wani matashi da aka samu da laifin dukan wani mutum har ya samu karaya. Kotun ta samu matashin mai suna Hassan Abba, mazaunin unguwar Durumin Iya – Lokon Maraba, da laifin kai wa wani matashi mai suna Ibrahim Haruna hari, lamarin da ya haddasa masa karaya a mukamuki. Bayanai da suka fito daga kotun sun nuna cewa wanda aka samu da laifin na daga cikin matasan da ake kira masu sukuwa da doki a bayan Gidan Sarkin Kano, duk…

Read More