KARIN MAGANARMU NA YAU: “Uban wane ne ya ba ki,” wai Maigida ya ga Matarsa da goro manya-manya.
Author: Abdullahi Yusuf
KARIN MAGANARMU NA YAU: Kai dai ka ga Mutum,an ce da Bamaguje Mallam.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Ra’ayi Duwawu ne,kowa a kan nasa ya ke zaune.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Ka rike Mahaukacinka, don Mahaukacin wani.
KARIN MAGANARMU NA YAU: An ce da Makaho biyo ta nan ba rami,sai ya ce,”mai ya kawo maganar abin da babu shi?”
Gwamnatin Jihar Kano ta Shirya Horon Kwanaki Biyu,Ga “Ƴan Jaridar Yanar Gizo A Dutse,Jihar Jigawa Daga Amina Fagge Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada ƙudirin ta na inganta aikin jaridar yanar gizo bisa Inganci, ɗa’a da ƙwarewa, inda ta bayyana kafafen yaɗa labaran a matsayin ginshiƙi wajen tafiyar da dimokuraɗiyyar Najeriya Kwamishinan Yaɗa Labarai da Harkokin Cikin Gida na jihar, Kwamaret Ibrahim Abdullahi Waiya, ya bayyana hakan a ranar Laraba yayin da yake buɗe taron horaswar na kwanaki biyu ga mambobin kafafen yada labarai na zamani (Kano Online Media Chapel) na Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Najeriya (NUJ), yayin da Kwamishinan…
KARIN MAGANARMU NA YAU: Da Gwanin rawa ya fadi,sai ya ce,”Wata haka.”
KARIN MAGANARMU NA YAU: An ce da Kare a na biki a gidansu,ya ce,”In gani a kasa.”
KARIN MAGANARMU NA YAU: Ruwan safe,maganin Uba mai tsanani.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Salamun, Salamun,wai Zabi sun ga Makaho.