Author: Abdullahi Yusuf

‎Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto ‎Daga Salisu Ibrahim Fagge tare da haɗin gwiwar Abbas Ibrahim, Mohammed Kabir Yau, Abdullahi Yusuf, Mustapha Muhammad da Kabiru Fulatan ‎ ‎Kasuwancin dabbobi a Kano na kara bunƙasa cikin sauri, yayin da buƙatar nama, madara da fata ke ƙaruwa a sassan Najeriya. ‎ ‎Amma duk da wannan ci gaba, wani bincike na musamman ya nuna cewa ana fuskantar babbar barazana ta ɓoye wajan yawaitar amfani da wani sinadarin magani da ake kira “Sha Ka Fashe.” ‎ ‎Binciken ya gano cewa…

Read More

Kano Ta Yi Cikar Kwari “Ta Dabo Sha Baki;Ta Dabo Tumbin Giwa;Kamisulu Alfun; Mai Mata Mai Mota, Mai Tumaki Mai Jakai; Yaro Ko Da Me Ka Zo An Fi Ka;Kano Garin Zaman Lafiya Da Walwala.” Wadannan duk kirarin Kano ne.Allah Ya albarkanci wannan Gari da ke Kudu da Sahara. Yanzu ne fa Kano ta ke shan Baki,har ma a na ganin cewa ta sha su har iya wuya, saboda irin mutanen da ke yin tururuwa zuwa cikinta daga ko ina cikin kasar nan, musamman ma Jihohin Arewa, na kusa da na nesa. Daga cikin mutanen da ke shigowa cikin Kano…

Read More