Zainab Kamal Ibrahim A ranar Lahadin nan ne ake sa ran jirgin farko na maniyyata aikin Hajjin bana ta shekarar…
Browsing: Uncategorized
DAGA ZAINAB KAMAL IBRAHIM Matatar man Dangote dake Najeriya ta sanar da dawo da wasu daga cikin ma’aikatanta na…
A ƙalla mutane 12 ne suka mutu yayin da wasu kusan 38 suka jikkata sakamakon wata gobara da ta tashi…
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta kama matasa sama da 250 kan yin askin banza ko kuma kitse gashinsu. Mataimakin…
KARIN MAGANARMU NA YAU: Duk Dan da ya hana Uwarsa barci,shi ma ba zai runtsa ba.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Shakulatun bangaro,wai Ungulu ta ga Mushen Mota.
Karin Maganarmu Yau: Daki ya rufta da Gurguwa da Dan Autan Gida,ta ce,”dole a zo.”
Karin Maganarmu Na Yau: An ce da Kuturu Allah Ya la’ance shi,sai ya ce,”sau nawa kuma?”
Karin Maganarmu Na Yau: Allah Mai mutantani,in ji Jaba ta ga bakin Mijinta.
Karin Maganarmu Na Yau: Wai an ce da Gwauro yaya Iyali,ya ce,”Zancen ku ke so.”