Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    ANZO WAJEN
    Advertise With Us
    Thursday, January 15
    • Shafin Farko
    • Labarai

      An Kaddamar Da Kungiyar Ci Gaban Tarauni,Daurawa Da Farm Centre

      January 1, 2026
    • Yanayi
    • Noma

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Abokan Huddarsa Don Bunkasa Noma

      November 25, 2025
    • Ma’adinai
    • Shari’a
    • Siyasa

      Jam’iyyar ADC Ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Sabuwar Dokar Haraji Ta Kasa

      December 26, 2025
    • Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      December 17, 2025
    • Karin Wasu
      1. Addini
      2. Aikata Laifuka
      3. Al’adu
      4. Harkokin Lafiya
      5. Harkokin Tsaro
      6. Harkokin Waje
      7. Ilimi
      8. Jirwaye
      9. Kimiyya Da Fasaha
      10. Kowane Labari
      11. Kwadago
      12. Nishani
      13. Ra’ayi
      14. Rubutun Zube
      15. Sufuri
      16. Yawon Bude Idanu
      17. Wasanni
      18. View All

      Karin Maganarmu Na Yau

      November 15, 2025

      Kwararren Likita Ya Shawarci “Yan Jarida Kan Lafiyar Kwakwalwa

      November 16, 2025

      An Kammala Taron Sanin Makamar Aiki Na Wakilan Kafafan Yada Labarai Na Jihar Kano A Kaduna

      November 16, 2025

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Kamfanin Honeywell Don Fadada Matatar Mai

      November 26, 2025

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 2025

      Kuncin Rayuwa, Ya Hana Samari Aure

      November 15, 2025

      Aikin Wucin Gadi: Babban Barazana Ga Ci Gaban Dan Adam

      November 15, 2025
    ANZO WAJEN
    Home » Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .
    Featured

    Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

    Abbas IbrahimBy Abbas IbrahimDecember 10, 2025Updated:December 10, 2025No Comments11 Views
    IMG 20251210 WA0074

    Kimanin Mata da kuma Yara Mata Miliyan 68 a ƙasarnan ne suka fuskanci cin zarafi ta hanyar yi musu Kachiya wanda yake nuni da cewa kimanin kaso 22 cikin Ɗari na Mata Miliyan 230 da aka yiwa Shayi a Duniya sun fito ne daga Najeriya kamar yadda aka bayyana a wani taron Bitar wayar da kai kan illlar yiwa Mata Kachiya da aka gudanar a nan birnin Kano.

    IMG 20251210 WA0091(1)

    A yayin da take magana a rana 3 ta taron Bitar wanda yake gudana a Otel din Tahir, wata Mai rajin kare haƙƙin Mata mai suna Hajiya Karima Bungudu ta bayyana cewa Alkaluman ƙididdigar da aka tattara kan bayanan  al,amuran Lafiya da kididiga bisa yawan al,umma wato National Demographic Health Survey  NDHS kan yiwa Mata Kachiya masu razanarwa ne.

    IMG 20251210 WA0078

    Ta bayyana cewa a halin yanzu kimanin Ƙasashe 31 ne a Duniya ne abin yafi kamari wanda ya sanya Mata Miliyan Huɗu cikin Hadari. Ƙasashen da aka fi cin zarafin Matan ta hanyar yi musu Kachiyar sun haɗa da Ƙasashen Misra da Sudan da Kenya da kuma Guinea, bisa ga bayanan da aka tattara.

    IMG 20251210 WA0077

    Hajiya Karima Bungudu ta bayyana damuwa kan yadda ake yiwa Mata Kachiya kafin cikarsu Shekaru Biyar yayin da kashi 96% suke fuskantar hakan daga baya.

    IMG 20251210 WA0139

    Hajiya Karima Bungudu ta kuma bayyana irin illlolin da yiwa Mata Kachiya suke kawowa da suka haɗa da Jin zafi da kuma Radadi mai zafi da zubar da jini mai tsanani da kasa riƙe fitsari na dogon lokaci, da kuma sauran matsaloli masu haɗari ga kiwon lafiya na dogon lokaci.

    Hajiya Karima Bungudu ta buƙaci da wayar da kan al’umma kan yadda al’adu gargajiya suke taka rawa wajen illata lafiyar “ya”ya Mata tare da horar da ma’aikatan lafiya domin saurin Gano matsalolin da yiwa Mata Kachiya suke kawowa.

    IMG 20251210 WA0075

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Abbas Ibrahim

      Related Posts

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026
      Leave A Reply Cancel Reply

      Top Posts

      Daruruwan Mutane Sun Halarci Jana’izar Ado Lamco, a fadar masarautar Kano

      November 22, 202517

      Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

      December 10, 202511

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 202511

      KARIN MAGANARMU NA YAU

      December 8, 20258
      Connect With Us
      • Facebook
      • Twitter
      • Instagram
      • YouTube
      • LinkedIn
      • TikTok
      • Telegram
      • WhatsApp
      Don't Miss

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      By Abdullahi YusufJanuary 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU: Da Gwanin rawa ya fadi,sai ya ce,”Wata haka.”

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 12, 2026
      © 2026 ANZO WAJEN. Developed by: ENGRMKS & CO.
      • Home
      • About Us
      • Advertise With Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy

      Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.