Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    ANZO WAJEN
    Advertise With Us
    Thursday, January 15
    • Shafin Farko
    • Labarai

      An Kaddamar Da Kungiyar Ci Gaban Tarauni,Daurawa Da Farm Centre

      January 1, 2026
    • Yanayi
    • Noma

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Abokan Huddarsa Don Bunkasa Noma

      November 25, 2025
    • Ma’adinai
    • Shari’a
    • Siyasa

      Jam’iyyar ADC Ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Sabuwar Dokar Haraji Ta Kasa

      December 26, 2025
    • Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      December 17, 2025
    • Karin Wasu
      1. Addini
      2. Aikata Laifuka
      3. Al’adu
      4. Harkokin Lafiya
      5. Harkokin Tsaro
      6. Harkokin Waje
      7. Ilimi
      8. Jirwaye
      9. Kimiyya Da Fasaha
      10. Kowane Labari
      11. Kwadago
      12. Nishani
      13. Ra’ayi
      14. Rubutun Zube
      15. Sufuri
      16. Yawon Bude Idanu
      17. Wasanni
      18. View All

      Karin Maganarmu Na Yau

      November 15, 2025

      Kwararren Likita Ya Shawarci “Yan Jarida Kan Lafiyar Kwakwalwa

      November 16, 2025

      An Kammala Taron Sanin Makamar Aiki Na Wakilan Kafafan Yada Labarai Na Jihar Kano A Kaduna

      November 16, 2025

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Kamfanin Honeywell Don Fadada Matatar Mai

      November 26, 2025

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 2025

      Kuncin Rayuwa, Ya Hana Samari Aure

      November 15, 2025

      Aikin Wucin Gadi: Babban Barazana Ga Ci Gaban Dan Adam

      November 15, 2025
    ANZO WAJEN
    Home » *Sabuwar Dokar Gwajin Kwayoyi A Makarantu Zata Rage Yawan Matasa Dake Shan Kwayoyi –Inji Marwa*
    Featured

    *Sabuwar Dokar Gwajin Kwayoyi A Makarantu Zata Rage Yawan Matasa Dake Shan Kwayoyi –Inji Marwa*

    Abbas IbrahimBy Abbas IbrahimDecember 21, 2025Updated:December 21, 2025No Comments3 Views
    IMG 20251221 WA0075

    Shugaban Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), Birgediya Janar Mohamed Buba Marwa (rtd), ya jaddada cewa sabon tsarin gwajin miyagun ƙwayoyi da aka kaddamar a makarantu an tsara shi ne domin rage yawaitar shan kwayoyi a tsakanin matasan Najeriya, musamman daliban da ke neman shiga manyan makarantun gaba da sakandare.

    Ya bayyana cewa tsarin, wanda ya ƙunshi gwaje gwaje na dole da na bazata, mataki ne na kariya ba na hukunci ba, domin hana matasa tsunduma cikin shan miyagun kwayoyi.

    Marwa ya bayyana hakan ne yayin da ya karbi Zababben Shugaban Jami’ar Taraba dake (TSU), Jalingo, Farfesa Sunday Paul Bako, tare da shugabannin jami’ar a hedkwatar Hukumar NDLEA.

    Ya ce shirin, wanda Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya da NDLEA ke jagoranta tare, wani yunkuri ne a matakin kasa baki Daya dimin tinkarar matsalar shan miyagun kwayoyi da ke karuwa a tsakanin matasa.

    Janar Marwa , me ritaya , ya yi maraba da bukatar hadin gwiwa da jami’ar, inda ya yaba Mata da kuma Gwamnatin Jihar Taraba saboda samarda wani sashi na musamman don Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi a jami’ar.

    Yace bayyana hakan a matsayin abin koyi, tare da tabbatar da cewa NDLEA za ta ba da cikakken goyon baya ta fuskar horaswa da sauran fannoni na hadin gwiwa.

    A nasa jawabin, Farfesa Bako ya yabawa jagorancin Marwa a Hukumar NDLEA, tare da taya shi murna kan sabunta wa’adin Jagorancinsa.

    Ya ce ziyarar ta samo asali ne daga damuwa kan karuwan shan miyagun kwayoyi a tsakanin matasa, lamarin da ke barazana ga nagartar ilimi, dabi’u da ci gaban kasa.

    Shugaban jami’ar ya jaddada shirye-shiryen TSU na zurfafa hadin gwiwa da NDLEA a fannonin bincike, wayar da kai ga jama’a, horaswa, shirin koyon sana’oi ga dalibai da kuma ayyukan wayar da kai a al’umma.

    Dukkan bangarorin biyu sun bayyana fatan cewa wannan haɗin gwiwa zai taimaka wajen samar da kyakyawar yanayin karatu marar shan miyagun kwayoyi, kare makomar matasan Najeriya da kuma ba da gudummawa ga ci gaban kasa, daidai da manufar sabunta fata wato Ajandar Renewed Hope ta Shugaba Bola Ahmed Tinubu.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Abbas Ibrahim

      Related Posts

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026
      Leave A Reply Cancel Reply

      Top Posts

      Daruruwan Mutane Sun Halarci Jana’izar Ado Lamco, a fadar masarautar Kano

      November 22, 202517

      Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

      December 10, 202511

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 202511

      KARIN MAGANARMU NA YAU

      December 8, 20258
      Connect With Us
      • Facebook
      • Twitter
      • Instagram
      • YouTube
      • LinkedIn
      • TikTok
      • Telegram
      • WhatsApp
      Don't Miss

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      By Abdullahi YusufJanuary 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU: Da Gwanin rawa ya fadi,sai ya ce,”Wata haka.”

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 12, 2026
      © 2026 ANZO WAJEN. Developed by: ENGRMKS & CO.
      • Home
      • About Us
      • Advertise With Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy

      Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.