Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    ANZO WAJEN
    Advertise With Us
    Thursday, January 15
    • Shafin Farko
    • Labarai

      An Kaddamar Da Kungiyar Ci Gaban Tarauni,Daurawa Da Farm Centre

      January 1, 2026
    • Yanayi
    • Noma

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Abokan Huddarsa Don Bunkasa Noma

      November 25, 2025
    • Ma’adinai
    • Shari’a
    • Siyasa

      Jam’iyyar ADC Ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Sabuwar Dokar Haraji Ta Kasa

      December 26, 2025
    • Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      December 17, 2025
    • Karin Wasu
      1. Addini
      2. Aikata Laifuka
      3. Al’adu
      4. Harkokin Lafiya
      5. Harkokin Tsaro
      6. Harkokin Waje
      7. Ilimi
      8. Jirwaye
      9. Kimiyya Da Fasaha
      10. Kowane Labari
      11. Kwadago
      12. Nishani
      13. Ra’ayi
      14. Rubutun Zube
      15. Sufuri
      16. Yawon Bude Idanu
      17. Wasanni
      18. View All

      Karin Maganarmu Na Yau

      November 15, 2025

      Kwararren Likita Ya Shawarci “Yan Jarida Kan Lafiyar Kwakwalwa

      November 16, 2025

      An Kammala Taron Sanin Makamar Aiki Na Wakilan Kafafan Yada Labarai Na Jihar Kano A Kaduna

      November 16, 2025

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Kamfanin Honeywell Don Fadada Matatar Mai

      November 26, 2025

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 2025

      Kuncin Rayuwa, Ya Hana Samari Aure

      November 15, 2025

      Aikin Wucin Gadi: Babban Barazana Ga Ci Gaban Dan Adam

      November 15, 2025
    ANZO WAJEN
    Home » *ADC Ta Soki Gyaran Dokar Haraji Ta Tarayya, Ta Yi Kira A Dauki Matakin Gaggawa Kan Matsalar Tsaro*
    Featured

    *ADC Ta Soki Gyaran Dokar Haraji Ta Tarayya, Ta Yi Kira A Dauki Matakin Gaggawa Kan Matsalar Tsaro*

    Abbas IbrahimBy Abbas IbrahimDecember 26, 2025No Comments2 Views
    IMG 20251225 WA0295(2)

     

    Jam’iyyar African Democratic Party (ADC) ta soki dokar gyaran haraji ta Gwamnatin Tarayya, inda ta bayyana ta a matsayin wadda ke cutar da al’umma tare da barazanar jefa kasar cikin karin matsin tattalin arziki da rashin daidaiton zamantakewa.

    Jam’iyyar ta kuma nuna damuwa kan ci gaba da tabarbarewar tsaro a sassan kasar, inda ta bayyana cewa halin da ake ciki a matsayin abin tausayi da ke kara haifar da rashin aminci tsakanin jama’a da gwamnati, sakamakon kasa cika alkawuran da aka sha yi na kare rayuka da dukiyoyi.

    Wadannan batutuwa na kunshe ne a cikin sakon Kirsimeti da jam’iyyar ta aikawa ‘yan Najeriya, wanda Mataimakin Sakataren Tsare Tsare na kasa na jam’iyyar, Ali Tukur Gantsa, ya sanya wa hannu. A sakon, ya mika sakon taya murna ga Kiristoci tare da addu’ar samun zaman lafiya da wadata a Sabuwar Shekara ga dukkan ‘yan Najeriya.

    Gantsa, tsohon Sakataren Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Jihar Jigawa kuma Sakataren Tsare Tsare na Yankin Arewa maso Yamma na ADC, ya bukaci Gwamnatin Tarayya da ta tashi tsaye wajen sauke nauyin da kundin tsarin mulki ya dora mata ta hanyar daukar matakan gaggawa kan matsalolin tsaro da ke addabar ƙasar.

    Ya kuma jajanta wa Gwamnati da al’ummar Jihar Kano bisa rasuwar ‘yan majalisar dokokin jihar guda biyu a rana guda, inda ya bayyana lamarin a matsayin abin alhini da babban rashi ga jihar da ƙasa baki ɗaya.

    Haka zalika, ADC ta jajanta wa Gwamnatin Jihar Borno da iyalan wadanda abin ya shafa sakamakon harin kunar bakin wake na baya-bayan nan da ya yi sanadiyar rasa rayuka da dama tare da jikkata wasu da yawa ADC tayi kira da gwamnatin Tarayya ta kara jajircewa wajen kare lafiyar ‘yan ƙasa.

    A ƙarshe, jam’iyyar ta yi kira da a rungumi hadin kai, tausayi, da shugabanci na gari biyan bukatun jama’a yayin da ‘yan Najeriya ke bikin Kirsimeti tare da fatan shiga Sabuwar Shekara cikin kwanciyar hankali.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Abbas Ibrahim

      Related Posts

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026
      Leave A Reply Cancel Reply

      Top Posts

      Daruruwan Mutane Sun Halarci Jana’izar Ado Lamco, a fadar masarautar Kano

      November 22, 202517

      Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

      December 10, 202511

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 202511

      KARIN MAGANARMU NA YAU

      December 8, 20258
      Connect With Us
      • Facebook
      • Twitter
      • Instagram
      • YouTube
      • LinkedIn
      • TikTok
      • Telegram
      • WhatsApp
      Don't Miss

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      By Abdullahi YusufJanuary 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU: Da Gwanin rawa ya fadi,sai ya ce,”Wata haka.”

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 12, 2026
      © 2026 ANZO WAJEN. Developed by: ENGRMKS & CO.
      • Home
      • About Us
      • Advertise With Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy

      Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.