Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    ANZO WAJEN
    Advertise With Us
    Thursday, January 15
    • Shafin Farko
    • Labarai

      An Kaddamar Da Kungiyar Ci Gaban Tarauni,Daurawa Da Farm Centre

      January 1, 2026
    • Yanayi
    • Noma

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Abokan Huddarsa Don Bunkasa Noma

      November 25, 2025
    • Ma’adinai
    • Shari’a
    • Siyasa

      Jam’iyyar ADC Ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Sabuwar Dokar Haraji Ta Kasa

      December 26, 2025
    • Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      December 17, 2025
    • Karin Wasu
      1. Addini
      2. Aikata Laifuka
      3. Al’adu
      4. Harkokin Lafiya
      5. Harkokin Tsaro
      6. Harkokin Waje
      7. Ilimi
      8. Jirwaye
      9. Kimiyya Da Fasaha
      10. Kowane Labari
      11. Kwadago
      12. Nishani
      13. Ra’ayi
      14. Rubutun Zube
      15. Sufuri
      16. Yawon Bude Idanu
      17. Wasanni
      18. View All

      Karin Maganarmu Na Yau

      November 15, 2025

      Kwararren Likita Ya Shawarci “Yan Jarida Kan Lafiyar Kwakwalwa

      November 16, 2025

      An Kammala Taron Sanin Makamar Aiki Na Wakilan Kafafan Yada Labarai Na Jihar Kano A Kaduna

      November 16, 2025

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Kamfanin Honeywell Don Fadada Matatar Mai

      November 26, 2025

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 2025

      Kuncin Rayuwa, Ya Hana Samari Aure

      November 15, 2025

      Aikin Wucin Gadi: Babban Barazana Ga Ci Gaban Dan Adam

      November 15, 2025
    ANZO WAJEN
    Home » *Shugabar KSCHMA, Dakta Rahila ,Ta Nemi Karfafa Hadin Giwa Da Mata Yan Kwadago Domin Bunkasa Kiwon Lafiya A Kano*
    Featured

    *Shugabar KSCHMA, Dakta Rahila ,Ta Nemi Karfafa Hadin Giwa Da Mata Yan Kwadago Domin Bunkasa Kiwon Lafiya A Kano*

    Abbas IbrahimBy Abbas IbrahimDecember 25, 2025No Comments4 Views
    IMG 20251222 WA0212(1)

     

    IMG 20251222 WA0193Shugabar Hukumar Kula da Tsarin Kiwon Lafiya na taimakekekiya ta Jihar Kano (KSCHMA), Dakta Rahila Aliyu Mukhtar, ta yi kira da a karfafa hadin gwiwa da shugabannin mata a kungiyoyin kwadago domin fadada wayar da kai da kuma amfanin shirin inshorar lafiya na jihar.

    Dakta Rahila Mukhtar ta bayyana hakan ne yayin da ta halarci Taron Tsare-tsaren Dabaru na Shugabannin Kwamitin Mata na Ƙungiyoyin Kwadago yayinda taron ke gudana . Duk da cewa ta isa taron ne a tsakiyar shirin, ta gabatar da cikakken bayani kan Tsarin Inshorar Kiwon Lafiya na Jihar Kano, inda ta yi bayani kan ayyukansa, manufofinsa, da sauran tsare tsare.

    Taron ya haifar da tattaunawa mai Jan hankali, inda mahalarta suka nuna farin ciki tare da damuwa, musamman lokacin da Dakta Rahila ta yi bayani kan nauyin da ke kan asibitocin dake cikin shirun da kuma hakkoki da damammakin waddanda ke anfana da shirin . Daga bisani, ta yi alkawarin shirya wani taron wayar da kai na musamman ga sama da mata shugabanni 100 da suka halarci taron, domin kara fahimtar shirin sosai .

    A cewarta, taron da Zata dauki nauyi , zai ba shugabannin mata na kwadago karin ilimi da sahihan bayanai da za su taimaka musu su zama jakadu na wayar da kai kan fa’idar shirin.

    Tun da farko, Shugabar Kwamitin Mata, Comrade Rabi Muhammad, ta bayyana taron a matsayin irinsa na farko , tana mai cewa zai zama wata muhimmiyar hanya ta haɗin gwiwa da sadarwa ga mata masu fafutukar kare muradun ma’aikata, tare da ƙarfafa muryarsu kan walwalar jama’a da kariyar zamantakewa.

    Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Jihar Kano, Abdullahi Musa, wanda wani Babban Sakatare , Alhaji Salisu Mustapha ya wakilta, ya jaddada muhimmiyar rawar da kungiyoyin kwadago ke takawa wajen karfafa nagartar aiki.

    Haka kuma, Shugaban Kungiyar Kwadago (NLC) reshen Jihar Kano, Comrade Kabiru Inuwa, ya sake jaddada kudirin kungiyar na tabbatar da kyakyawar yanayin gudanarda aiki a jihar kano.

    Shugaban makarantar kwadago na kasa Dakta Muntaka Yushau ya gabatarda makala Mai tsawo akan gwagwarmaya a kwadago.

    Ita ma tsohuwar ma,ajin Kungiyar kwadago ta Kano Kwamared Munubiya a makalar data gabatar ta yi bayan akan hadin kai a gwagwarmaya.

    A karshen taron, Mataimakin Shugaban Kungiyar kwadago na kasa, NLC kuma Shugaban Kungiyar Ma’aikatan Lafiya (MHWUN), a matakin kasa,Comrade Kabiru Ado Minjibir, ya rabawa mahalarta taron takardar shaidan halarta.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Abbas Ibrahim

      Related Posts

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026
      Leave A Reply Cancel Reply

      Top Posts

      Daruruwan Mutane Sun Halarci Jana’izar Ado Lamco, a fadar masarautar Kano

      November 22, 202517

      Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

      December 10, 202511

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 202511

      KARIN MAGANARMU NA YAU

      December 8, 20258
      Connect With Us
      • Facebook
      • Twitter
      • Instagram
      • YouTube
      • LinkedIn
      • TikTok
      • Telegram
      • WhatsApp
      Don't Miss

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      By Abdullahi YusufJanuary 15, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU: Da Gwanin rawa ya fadi,sai ya ce,”Wata haka.”

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 14, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 13, 2026

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      January 12, 2026
      © 2026 ANZO WAJEN. Developed by: ENGRMKS & CO.
      • Home
      • About Us
      • Advertise With Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy

      Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.