Author: Abdullahi Yusuf

Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen A duk rayuwar Dan Adam,a kan sami al’amura ko na Zamantakewa,ko na Tattalin Arziki,ko na Siyasa,wadanda su ka sha kan mutane,wadanda kuma a ke ta Muhawara a kansu domin a sami masalaha ko matsaya. Da zarar an sami daidaito a kan wani Mauru’i sai ka ji a na cewa,”An zo wajen.” Haka kuma duk lokacin da Jama’a su ke jiran wata sanarwa a kan wani abu muhimmi,ko wani Albishir,to, da zarar an sanar da shi,sai ka ji an ce, “An zo wajen.” Jama’ar Arewa sun dade su na…

Read More