KARIN MAGANARMU NA YAU: Kowa ya sha Fura ta kasshi,sai ya damo wata.
Author: Abdullahi Yusuf
Jam’iyyar ADC Ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Sabuwar Dokar Haraji Ta Kasa Daga Abdullahi Yusuf Jam’iyyar ADC ta soki Gwamnatin Tarayya a kan sabuwar Dokar Haraji Ta Kasa,ta na mai cewa dokar za ta kara jefa “Yan Nigeria cikin halin kuncin tattalin arziki da rashin walwala. Wannan suka kuwa na kunshe ne a cikin sakon Barka Da Kirsimati na Jam’iyyar wanda Mataimakin Sakatarenta na tsare-tsare na kasa,Ali Tukur Gantsa,ya rattabawa hannu. A cikin sanarwar dai,Ali Gantsa, tsohon sakataren Jami’yar PDP a jihar Jigawa Kuma sakataren tsare stare shiyar Arewa maso yamma, ya taya mabiya addinin Kirista murnar zagayowar ranar Kirsimati,ya…
KARIN MAGANARMU NA YAU: Kowa ya kona Rumbunsa,ya san inda Toka ta ke yin tsada.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Kowa ya yi zagi a Kasuwa,ya san da wanda ya ke.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Zakara a rataye,ba ya cara.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Banza a banza zuwa fadar Kurege,da gudu ya je,da gudu ya dawo.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Maraya ba ya aure,idan gari akwai Munafukai.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Yanzu na ji baka, wai Da ya harbi Ubansa.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Da arziki da da tashin hankali, gara tsiya da kwanciyar hankali.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Mai Kaza a Aljihu,ba ya jimirin Aasss!