KARIN MAGANARMU NA YAU: Abin haushi,wai nama ya na jan Kare.
Author: Abdullahi Yusuf
KARIN MAGANARMU NA YAU: Allah ba Ya Gajere banza,in ba kudi akwai kaya.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Kowa ya raina Gajere,bai yi karo da Kunama ba ne.
An Kaddamar Da Kungiyar Ci Gaban Tarauni,Daurawa Da Farm Centre Daga Abdullahi Yusuf A ranar Al’hamis din nan ne a ka kaddamar da Kungiyar Ci Gaban Tarauni,Daurawa Da Farm Centre, don bunkasa tattalin arziki da jin dadin mutanen yankin. An yi bikin kaddamarwar ne a Ofishin Shiyyar Arewa Maso Yamma na Cibiyar Koyar da Fasahar Kyankyasa Ta Kasa da ke Farm Centre a Kano. Kungiyar Rayawa da Ci Gaban Al’umma ta Kano,wato KCDS ce ta shirya taron na kwana daya. A cikin jawabinsa, Shugaban Kungiyar ta KCDS, Farfesa Muhammad Tabi’u,ya ce makasudin kaddamar da Kungiyar ta Ci Gaban Tarauni, Daurawa…
KARIN MAGANARMU NA YAU: Hauka da nade-nade,wai Mutuwa ta ga Ladani.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Hauka da nade-nade,wai Mutuwa ta ga Ladani.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Komai girman gona,akwai kunyar karshe.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Tusa ba ta hura wuta,sai dai mafici.
KARIN MAGANARMU NA YAU: An ce Shaidanu a Duniya mutum biyu ne – da wanda a ka gayyace shi harka ya ki zuwa,da wanda ba a gayyace shi ba ya je.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Kowa ya sha inuwar gemu,bai kai Haba ba.